Tehran (IQNA) Mai shigar da kara na yaki da ta'addanci a kasar Faransa ya bukaci a yi shari'ar wasu kungiyoyin da ake zargi da shirya ayyukan ta'addanci kan musulmi a kasar.
Lambar Labari: 3489250 Ranar Watsawa : 2023/06/03
Tehran (IQNA) A cikin rahotonta na baya-bayan nan, kungiyar kare hakkin bil'adama ta Amnesty International ta jaddada cewa za a iya daukar irin wulakancin da 'yan Taliban ke yiwa matan Afganistan a matsayin "wariyar launin fata da kuma cin zarafin bil'adama."
Lambar Labari: 3489206 Ranar Watsawa : 2023/05/26
Tehran (IQNA) yahudawa sun saki Mahir Akhras wanda ya kwashe tsawon kwanaki fiye da dari yana yajin cin abinci.
Lambar Labari: 3485407 Ranar Watsawa : 2020/11/27