Bangaren kasa da kasa, wasu musulmai da ke tafiya a cikin motar haya da mayakan yan ta’adda suka tare a Kenya sun kare fasinjoji Kiristoci da ke tare da su a cikin motar.
2015 Dec 23 , 22:10
Bangaren kasa da kasa, Sayyid Nasrulla babban sakataren Hizbullah ya yi bayani mai muhimmanci dangane da kisan Qentar.
2015 Dec 22 , 22:32
Bangaren kasa da kasa, asusun Taimakon Kananan Yara Na Majalisar Dinkin Duniya (UNICEF) ya sanar da cewa kungiyar Boko Haram ta haramta wa kananan yara kimanin miliyan biyu karatu na zamani.
2015 Dec 22 , 22:27
Bangaren kasa da kasa, an bude wani zama na malamai da masana daga kasashen duniya daban-daban a kasar Mauritaniya, dangane da gudunmawar kur'ani wajen warware matsalolin da al'ummar musulmi.
2015 Dec 22 , 22:24
Bangaren kasa da kasa, rahotanni daga Najeriya sun za a gurfanar da jagoran mabiya mazhabar shi’a a gaban kuliya domin hukunta shi.
2015 Dec 21 , 22:57
Bangaren kasa da kasa, jami’an sojin gwamnatin Najeriya suka kai sun kammala rusa ginin cibiyar Husainiyar yan shia baki daya.
2015 Dec 21 , 22:53
Bangaren kasa da kasa, an zargi radio quran na kasar Masar da gaba da addinin muslunci sakamakon mara baya da yake yi ga sojojin kasar.
2015 Dec 21 , 22:51
Bangaren kasa da kasa, a harin da jiragen yakin haramtacciyar kasar Isra’ial suka kai da jijjifin safiyar yau a kusa da birnin Damascus na Syria babban kwamandan Hizbullah ya yi shahada.
2015 Dec 20 , 23:09
Bangaren kasa da kasa, kungiyar ‘yan ta’addan daesh ta yi barazana ga gwamnatin Saudiyya dangane da kawancen da Saudiyya ta kafa da sunan yaki da ta’addanci.
2015 Dec 20 , 23:08
Bangaren kasa da kasa, ma’aikatar kula da harkokin addini a kasar za ta dauki nauyin tarjama kur’ani mai tsarki a cikin harsuna 10 na duniya domin amfani masu magana da su.
2015 Dec 20 , 23:06
Bangaren kas ada kasa, an gudanar da wata zanga-zangar nuna kin amincewa da rufe wata makarantar kur’ani mai tsarki a kasar Mauriyatniya.
2015 Dec 19 , 19:53
Bangaren kasa da kasa, an gudanar da babban gangami a birnin New York na kasar Amurka domin yin Allawadai da kisan kiyashin da sojojin Najeriya suka yi wa ‘yan shi’a a wannan mako.
2015 Dec 19 , 19:48